Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYA UWAR JIKI: An Samu Bullar Cutar Sankarau A Jihar Agadez Ta Jamhuriyar Nijar - Mayu 25, 2023


Hauwa Umar
Hauwa Umar

Shirin lafiya uwar jiki na wannan makon wanda wakiliyar Muryar Amurka Hauwa Umar ta gabatar, yayi magana ne a kan cutar sankarau da aka samu bullarta a jihar Agadez da ke Jamhuriyar Nijar, inda hukumomin lafiya a jihar suka tabbatar da cewa akalla mutane fiye da 40 suka kamu da cutar yayin da mutum 6 suka rasa ransu sanadiyyar cutar.

Saurari cikakken shirin cikin sauti:

LAFIYA UWAR JIKI: An Samu Bullar Cutar Sankarau Jihar Agadez ta Jamhuriyar Niger - Mayu 25, 2013
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:58 0:00

XS
SM
MD
LG