Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Yadda Hukumomi A Najeriya Suka Daura Damarar Yaki Da Magudin Zabe


TASKAR VOA: Yadda Hukumomi A Najeriya Suka Daura Damarar Yaki Da Magudin Zabe
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:16 0:00

Hukumomi a Najeriya sun daura damarar yaki da magudin zabe, a wani muhimmin lamari ga dimukradiyya a Afirka. Bayan babban zaben 2023, Najeriya ta fara daukan matakan hukunta wadanda aka samu da laifin magudin zabe domin dawo da martabar tsarin zabe a kasar.

XS
SM
MD
LG