Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Kwarmata Badakala Ke Fuskanta A Afirka Ta Kudu


TASKAR VOA: Kalubalen Da Masu Kwarmata Badakala Ke Fuskanta A Afirka Ta Kudu
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:18 0:00

A lokacin da Martha Ngoye take aiki a matsayin babbar jami’ar al’amuran shari’a a hukumar sufurin jiragen kasa ta Afirka ta Kudu, ta kwarmata badakalar kwangilolin gwamnati na miliyoyin kudi da aka bayar ba bisa ka’ida ba. Sai dai a maimakon a sakanya mata da alheri, sai aka kore ta a wurin aiki.

XS
SM
MD
LG