Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TASKAR VOA: Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ya Dabaibaye Harkokin Kwangila A Kasar Malawi


TASKAR VOA: Yadda Cin Hanci Da Rashawa Ya Dabaibaye Harkokin Kwangila A Kasar Malawi
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:04 0:00

Kungiyoyin tabbatar da ka’ida a hada-hadar tattalin arziki a Malawi sun yi kira ga gwamnatin kasar da ta magance wasu matsaloli da ke tattare da tsarin bayar da kwangiloli na kasar.Wani rahoto a 2021 ya nuna cewa harkokin bayar da kwangiloli na gwamnati a kasar suna dabaibaye da cin hanci da rashawa

XS
SM
MD
LG