Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Katsalandan Din Al’amuran Shari’a a Nijar


Tutar Kasar Nijart
Tutar Kasar Nijart

Kungiyar Alkalan shari'ar sun bayyana cewa ana musu shiga sharo ba shanu a al'amuran shari'ar kasar da sunan siyasa.

Kungiyar Alkalan shari’a a Nijar suna kokawa game da yadda wasu jami’an gwamnati ko ‘yan siyasa ke katsalandan a harkokin shari’a.

Kungiyar ta alkalan shari’a ta nuna bukatar ya kamata a kakkama wadanda aka san suna katsalandan din ga huklumar shari’a don a hyukunta su.

Har ma suka nuna rashin jin dadinsu ga yadda Shugaban kasar Nijar Mahamadou Issoufou ya zura ido yana kallo wasu ciki har da mukarrabansa na tsomawa sharia baki a al’amuranta.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:57 0:00

XS
SM
MD
LG