Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jakadan Najeriya a Guinea Yayi Magana Akan Wanzuwar Ebola


Jakada Nigeria a kasar Guinea ya tabo fannoni daban-daban na abinda ke haddasa cutar Ebola, wanda yakewa jama'a da yawa barazana a yammacin Afirka.

Jakadan Nigeria a kasar Guinea-Conkry, Babangida Ibrahim ya ce kasashen Afrika ta Yamma sun tashi tsaye haikan, wajen tsaida wanzuwar cutar Ebola da ta riga ta abkawa kasashen Guinea, Mali da Liberia.

A hirarsa da Aliyu Mustaphan Sokoto na VOA, jakadan ya tabo asalin wannan cutar:
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:30 0:00
Shiga Kai Tsaye

Melinda Gates

BIDIYO: COVID-19 VOA Ta Yi Hira Da Melinda Gates Kan Dalilin Da Yasa Suke Taimakawa Afirka
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:08 0:00
Karin bayani akan Bidiyo
XS
SM
MD
LG